IQNA - Karim Benzema dan kwallon Faransa ne ya shigar da kara kan ministan harkokin cikin gida na Faransa wanda ya zarge shi da alaka da kungiyar 'yan uwa musulmi.
Lambar Labari: 3490501 Ranar Watsawa : 2024/01/19
Shugaban Cibiyar Tattaunawar Addinai da Al'adu a Labanon:
Tehran (IQNA) Shugaban cibiyar tattaunawa kan addinai da al'adu a kasar Labanon ya dauki harin da Charlie Hebdo ya kai wa hukumomin addini a matsayin ta'addancin al'adu tare da keta ka'idojin addini da na bil'adama tare da jaddada cewa: Faransa ta gaggauta neman afuwa kan wannan danyen aikin.
Lambar Labari: 3488477 Ranar Watsawa : 2023/01/09
Tehran (iqna) nuna kyama ga musulmi ya zama abin kamfe na siyasa a kasar Faransa .
Lambar Labari: 3486921 Ranar Watsawa : 2022/02/07
Tehran (IQNA) Wani rahoto na shekara-shekara da aka fitar jiya ya nuna cewa kiyayya da musulunci ta karu sosai a shekarar 2020 a kasashen Turai idan aka kwatanta da shekarun baya.
Lambar Labari: 3486758 Ranar Watsawa : 2021/12/30
Tehran (IQNA) wata kotu a kasar Faransa ta yankewa wani musulmi dan kasar hukuncin daurin watanni 8 a gidan yari sakamakon yin kabbara da karfi a wani wurin hada-hadar kasuwanci.
Lambar Labari: 3486717 Ranar Watsawa : 2021/12/22
Tehran (IQNA) shugaba Macron na Faransa ya halarci bikin cika shekaru 60 da kisan gillar da aka yi wa Aljeriya a birnin Paris.
Lambar Labari: 3486433 Ranar Watsawa : 2021/10/16
Tehran (IQNA) musulmin kasar Faransa suna ci gaba da fuskantar takura a wuraren ayyukansu da kuma wuraren ibada.
Lambar Labari: 3486008 Ranar Watsawa : 2021/06/13
Tehran (IQNA) wasu mutane da ba a san ko su wane ne ba sun banka wa wani masallacin musulmi wuta a kasar Faransa .
Lambar Labari: 3485795 Ranar Watsawa : 2021/04/10
Tehran (IQNA) gwamnatin kasar Faransa tana shirin sake bude wani masallacin musulmi da ta rufe a lokutan baya.
Lambar Labari: 3485793 Ranar Watsawa : 2021/04/08
Tehran (IQNA) ‘yar takarar shugabancin kasar Faransa mai tsananin kiyayya da addinin musulunci ta sake maimata kalaman kin jinin musulmi.
Lambar Labari: 3485652 Ranar Watsawa : 2021/02/14
Tehran (IQNA) cibiyar musulmin Amurka ta bayar da shawarar mayar da ofishin wata cibiyar musulmi a Faransa da gwamnatin kasar ta rufe, zuwa kasar Amurka.
Lambar Labari: 3485431 Ranar Watsawa : 2020/12/05
Tehran (IQNA) gwamnatin kasar Faransa za ta rufe wasu masallatai da sunan sanya ido a kan musulmi domin yaki da tsatsauran ra’ayi.
Lambar Labari: 3485424 Ranar Watsawa : 2020/12/03
Jagora Ya Ce Da Matasan Faransa:
Tehran (IQNA) Jagoran Iran ya aike da sako zuwa ga matasan Faransa, dangane da cin zarafin manzon Allah (SAW) a kasar.
Lambar Labari: 3485317 Ranar Watsawa : 2020/10/29
Tehran (IQNA) musulmi a ko'ina cikin fadin duniya suna ci gaba da nuna rashin amincewarsu dangane da cin zarafin ma'aiki (SAW) da aka yi a kasar Faransa , tare da yin Allawadai da hakan.
Lambar Labari: 3485316 Ranar Watsawa : 2020/10/28
Tehran (IQNA) gwamnatin kasar Faransa na ci gaba da fuskantar martanin al’ummar musulmi kan batunci ga manzon Allah (SAW).
Lambar Labari: 3485313 Ranar Watsawa : 2020/10/28
Tehran (IQNA) al’ummomin musulmi da na larabawa na ci gaba da mayar da martani a kan gwamnatocin larabawa da suka kulla hulda da Isra’ila kan yadda suka yi gum da bakunansu dangane da cin zarafin ma’aiki (SAW).
Lambar Labari: 3485311 Ranar Watsawa : 2020/10/27
Tehran (IQNA) sakamakon cin zarafin manzon Allah (SAW) Macron na ci gaba da shan martani.
Lambar Labari: 3485306 Ranar Watsawa : 2020/10/26
Tehran (IQNA) an kai wa wasu mata biyu musulmi haria kasar faransa tare da daba musu wuka.
Lambar Labari: 3485294 Ranar Watsawa : 2020/10/21
Tehran (IQNA) ana samun karuwar nuna kiyayya ga musulmi a cikin kasar Faransa fiye da kowane lokaci a kasar.
Lambar Labari: 3485283 Ranar Watsawa : 2020/10/17
Tehran (IQNA) dubban Iraniyawa ne suka gudanar da gangamin nuna bacin rai da yin tir da zanen batuncin da jaridar Charlie Hebdo ta kasar Faransa ta yi a kan manzon Allah (SAW) da kuma kona kur'ani a Sweden.
Lambar Labari: 3485179 Ranar Watsawa : 2020/09/12